Muhammadu Buhari
Tsohuwar ministar ilimi Obiageli Ezekwesili ta nemi shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari da ya sauka ya mika ma ta karagar mulkin kasar nan. Ta bayyana haka
Mai magana da yawun shugaban kasa Muhammadu Buhari, Malam Garba Shehu ya ce ba wai iya Najeriya kadai ke fama da matsalar hauhawar farashin kayayyaki ba. Saboda
Satar da ake tafkawa a Gwamnati ta girgiza Muhammadu Buhari. Mai magana da bakin shugaban Najeriya ya ce babu wani wanda ya yi wa Buhari shaidar rashin gaskiya
Kakakin shugaban kasa Muhammadu Buhari a fannin yada labarai Mallam Garba Shehu ya bayyana cewa Buhari ba shida asusun banki ko daya dake dauke da kudin haram.
Shugaban Najeriya zai bar ofis nan da ‘yan kwanaki kadan, za a ji labari Muhammadu Buhari ya yi jawabi a gaban Gwamnonin da ke barin mulki da masu jiran gado.
Gwamnan jihar Zamfara, Muhammad Bello Matawalle, ya yi kira ga shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, kar ya bari gwamnan CBN, Godwin Emefiele, ya bar kasar nan.
Shugaban kasa Buhari na Najeriya ya shawarci gwamnoni zababbu da wadanda suka samu nasarar komawa karo na biyu da su shirya faduwa in har basu tsinana komai ba.
Nan da makonni biyu ake sa ran a rantsar da Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Sha’anin tattalin arziki na cikin abubuwan da za su iya wahalar da Gwamnatin Bola Tinubu.
Wani ɗan takarar shugaban ƙasa, Victor Vishnay, ya nemi shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya soke rantsar da Bola Ahmed Tinubu a matsayin zaɓaɓben shugaban ƙasa.
Muhammadu Buhari
Samu kari