Muhammadu Buhari
Tun bayan dawowar dimukradiyya a shekarar 1999 ake ta faman shari'a kan zabubbuka a Najeriya don kalubalantar zabe, mafi yawa na kan mulki ne ke cin nasara.
Olusegun Obasanjo ya yi wa Muhammadu Buhari kaca-kaca, ya bayyana irin facakar da ya yi. Buhari ya yi facaka da kudi, sannan ya bar kasar nan da tarin bashi
Muhammadu Sanusi II ya yi bayanin halin da tattalin arzikin Najeriya yake ciki, ya fadi yadda Gwamnatin baya ta rika lafto bashi, ta bar Najeriya a matsala.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya ce ya kare Najeriya daga matsalar cin hanci da rashawa a kasar, ya ce gwamnatinsa ta samu nasarori a wannan bangaren.
Kwanan nan ta sauka daga kujerar ta a hukumar NDDC, sai ga shi an zargi Lauretta Onochie da kutsawa gidan wasu Bayin Allah a Ingila, ta na kokarin cin zarafinsu
Fitaccen lauyan Bola Ahmed Tinubu ya binciki magabatansa da su ka yi mulki a baya. Wale Olanipekun SAN ya ce kyau a binciki duk shugaban da aka yi a kasar nan.
Festus Keyamo, Ministan Sufurin Jiragen Saman Najeriya ya sanar da dakatar da aikin samar da jiragen saman Najeriya wanda aka fara yi a gwamnatin Shugaba Buhari
Jigon jam'iyyar SDP ya bayyana yadda shugaban kasa Tinubu ke maimaita irin matsalolin da Buhari ya samu a kwanakinsa na mulki, yace ya kamata a samu mafita.
An bayyana cewa a shirye Shugaba Bola Ahmed Tinubu yake ya kori duk wanda bai yi abinda ya dace ba cikin ministocinsa. Kakakin shugaban ƙasar Ajuri Ngelale.
Muhammadu Buhari
Samu kari