Muhammadu Buhari
Kwamitin majalisar datta zai binci yadda gwamnatin Buhari ta kashe naira tiriliyan 30 da ta karbo bashi daga hannun bankin CBN da kuma shirin Anchor Borrowers.
Hadimin Shugaba Tinubu a bangaren yada labarai, Ajuri Ngelale ya bayyana irin lalata Najeriya da tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya yi a mukin Muhammadu Buhari.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya fito ya yabi salon mulkin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu tun bayan hawansa kan karagar mulkin Najeriya.
Yayin da ake ta kiraye-kirayen bude iyakokin Najeriya da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya rufe, a yanzu Shugaba Tinubu ya na tunanin sake bude iyakar.
Bayan kammala binciken kwakwaf, Gaskiya ta bayyana kan zargin wawure dala miliyan 6.2 daga bankin CBN da aka cire da saka hannun bogi na Buhari a 2023.
Majalisar Wakilai ta umurci kwamitinta kan kidayar jama'a da ya gudanar da bincike kan yadda aka kashe N200b a shirin kidayar shekarar 2023 da aka dakatar.
Ministan kudi, Wale Edun, ya alakanta hauhawan farashin kaya da ake fama da shi a yanzu da buga tiriliyoyin naira da gwamnatin Buhari ta yi ba tare da riba ba.
Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Plateau ya dira kan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari kan nakasa tattalin arzikin Najeriya kafin mika ta ga Tinubu.
Fasto Henry Ojo ya roki 'yan Najeriya su kara hakuri da halin da ake ciki inda ya ce idan har za a tsallake mulkin Buhari na farko to wannan mai sauki ne.
Muhammadu Buhari
Samu kari