Muhammadu Buhari
Aisha Muhammadu Buhari ta fito da bayanai game da rashin lafiyar da ta jawo Buhari ya yi jinya mai tsanani a London. Aisha ta fadi dalilin rashin lafiyar.
A cikin littafin da aka kaddamar kan rayuwar Muhammadu Buhari tun daga gidan soja har zuwa rasuwarsa, an bayyana abin da ya hana shi zabar magaji a APC.
Aisha Muhammadu Buhari ta fitar da bayanai game da jita-jitar fadar shugaban kasa cewa za ta kashe shi. Ta ce hakan ya yi tasiri a rashin lafiyarsa.
Tinubu ya yabawa marigayi Muhammadu Buhari a Abuja, yana bayyana shi a matsayin abin koyi na gaskiya, rikon amana da hidimar kasa a tarihin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar EFCC ta fara shari'a da tsohon Ministan kwadago ta Najeriya, Chris Ngige a gaban kotu a kan zarge zargen rashawa.
An bayyana yadda EFCC ta kama Dr. Chris Ngige a gidansa da daren Talata, inda aka tafi da shi cikin kayan barci, kuma ake zargin za a gurfanar da shi kotu yau.
Hukumar EFCC ta kama tsohon ministan kwadago a gwamnatin Muhammadu Buhari, Chris Ngige. Hadiminsa ne ya fadi haka ana rade radin masu garkuwa sun sace shi.
Sheikh Ibrahim Zakzaky ya bayyana cewa batun Buhari ya kare tun da Allah ya masa rasuwa amma abin da ya sani Allah zai yi masu hisabi a ranar Lahira.
Manya a Najeriya ciki har da tsohon hafsan sojoji, Tukur Buratai da tsohon minista, Abubabakar Malami da Godwin Emefiele sun musanta daukar nauyin ta'addanci.
Muhammadu Buhari
Samu kari