Jihar Borno
Babban kwamanda mai faɗa a ji a kungiyar Boko Haram, Amir Bukkwaram, wanda shi ne ya jagoranci rikicin ƙabilancin da ya yi sanadin mutuwar 'yan ta'adda 82.
Rikicin ƙabilanci ya ɓarke a tsakanin mayaƙan Boko Haram a jihar Borno. Mummunan rikicin ya sanya rayukan mayaƙan ƙungiyar ƴan ta'addan masu yawa sun salwanta.
Mayakan Boko Haram sun kama 'yan kungiyar ISWAP 60 ciki har da kwamandojin kungiyar guda uku a wani samame da su ka kai a karamar hukumar Monguno da ke Borno.
Dakarun sojoji sun aika ƴan ta'addan ISWAP masu yawa a wani sabon luguden wuta da suka yi musu ta jiragen sama a jihar Borno. An sheƙe ƴan ta'adda masu yawa.
Yan ta'addan Boko Haram sun farmaki ayarin motoci dauke da kayayyaki da fasinjoji a karamar hukumar Bama ta jihar Borno, sun kashe mutum biyar da sace mata 7.
Wasu daga cikin 'yan Najeriya da ke zaune a Jamhuriyar Nijar sun roki Shugaba Tinubu da ya taimaka ya kaso su don gudun shiga hargitsin yaki da ke shirin faruwa
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kwamushe wasu 'yan Boko Haram guda biyu a karamar hukumar Konduga da ke jihar Borno bayan wani samame na bazata a jihar.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya yi rabon buhunan shinkafa 2,000 ga al'ummar garin Maiduguri babban birnin jihar. Gwamnan ya yi rabon ne domin.
Dakarun sojoji sun samu nasarar halaka ƴan ta'addan ƙungiyar Boko Haram masu yawa a wani sumame da suka kai har cikin maɓoyarsu dake dajin Sambisa jihar Borno.
Jihar Borno
Samu kari