Jihar Borno
Mayaƙan ƙungiyar ƴan ta'addan Boko Haram sun kai mummunan farmaki a jihar Borno. Ƴan ta'addan sun halaka babban limamin ƙaramar hukumar Kaga da wani ɗan sakai.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa a halin da ake ciki yanzu, tsaron jihar ya inganta sosai a kaso 85% cikin 100.
A ranar Juma’a ne mai martaba Sarkin Biu, Dr Umar Mustapha II, ya bai wa tsohon babban hafsan sojin kasa, Laftanar-Janar. Tukur Burutai, sarautar Betaran Biu.
Jami'an rundunar yan sandan jihar Borno sun yi nasarar damke mutum shida da ake zargi da hannu kan kisa diyar dan majalisar dokokin jihar, Fatima Bukar.
Gwamnan jihar Borno ya haramta barace-barace da zaman banza a jiharsa a cikin wata sanarwar da ta fito daga gidan gwamnati a karshen makon nan da muke ciki.
An wayi gari da mummunan labarin rasuwar sabon kwamishinan gyara da sake matsuguni a jihar Borno, Injiniya Ibrahim Idris Garba da safiyar yau Asabar.
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta fara gudanar da bincike bayan kwamishinan jihar ya yi mutuwar bazata a cikin gidansa da ke birnin Maiduguri, babban birnin jihar.
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta sanar da cafke wasu mutum biyu da ake zargi da laifin hannu a halaka ɗiyar wani ɗan majalisar dokokin jihar Borno.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yin galaba akan ƴan ta'adda a sassan daban-daban na ƙasar nan. Sojojin sun kuma cafke masu taimakawa ƴan ta'addan.
Jihar Borno
Samu kari