Jihar Borno
Dauda Kahutu Rarara da Aisha Humaira sun bayyana farin cikinsu bayan daura musu aure da aka yi a Maiduguri. Rarara ya ce rana ce ta farinciki a gare shi.
An daura auren fitaccen mawakin siyasa a Arewacin Najeriya, Dauda Kahutu Rarara a birnin Maiduguri da ke jihar Borno inda manyan APC suka halarta.
A cikin watan Afrilu kadai, an yi yunƙurin kutse gidan Kashim Shettima, an yi zargin hana shi shiga Villa, sannan an yi zargin rikici ya balle a kan idonsa.
Audu Bulama Bukarti ya ce Boko Haram na cigaba da kara karfi, sun rike yankunan Borno kuma sun tara kudi ta hanyar tara kudin fansa. Haka zalika 'yan bindiga.
Boko Haram sun kai hari a garin Yamtake, jihar Borno, inda suka kashe sojoji biyu da fararen hula. Sanata Ndume ya bukaci karin matakan tsaro a Gwoza.
Sanata Ali Ndume ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya sake duba yadda yake tafiyar da mulki musamman a kan tsaro da rabon mukaman gwamnati da tsadar kaya.
Rahotanni sun nuna cewa akalla gadoji biyu ƴan ta'addan Boko Haram ko ISWAP suka ruguza ta hanyar amfani da bama-bamai a jihar Borno da ke Arewacin Najeriya.
Tsohon ɗan takarar LP a zaben shugaban ƙasa na 2023, Peter Obi ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya katse ziyarar da ya je Faransa, ya dawo gida Najeriya.
Ana zargin wasu yan ta'addan ISWAP sun ta da bam a gadar Mandafuma da ke kan hanyar Biu-Damboa da misalin karfe 2:20 na safiyar Talata 15 ga watan Afrilun 2025.
Jihar Borno
Samu kari