Jihar Borno
Boko Haram sun kashe mutane 9 a Malam Fatori, Borno. Gwamna Zulum ya aika da wakilai domin ta’aziyya, an ba iyalan mamata N500,000, da jikkata N250,000.
Gwamnan Borno, Babagana Zulum ya karyata jita-jitar sauya sheka zuwa ADC da wasu gwamnoni biyar, ya ce ƙarya ce kuma yana mai biyayya ga APC don ci gaban Borno.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umar a Zulum ya ƙaryata cewa zai bar APC zuwa ADC yana cewa makircin 'yan siyasa ne da ke neman tayar da kura ba.
Dakarun rundunar sojin Najeriya tare da taimakon jami'an JTF sun samu nasarar daƙile hare-haren bama bamai 56 a gadar Marte zuwa Dikwe a jihar Borno.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun yi amfani da bayanan sirri wajen dakile mummunan hari da 'yan ta'addan ISWAP ke kokarin kai wa Borno.
Za a ji cewa kotu da ke zamanta a jihar Borno ta kawo karshen shari'ar Mama Boko Haram da sauran mutane 2 da ake zargi da amfani da kamfaninsu wajen damfara.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa akalla mutane 24 sun mutu bayan wata budurwa 'yar kunar bakin wake ta tarwatse a wajen cin abinci a Konduga, Jihar Borno.
A labarin nan, za a ji yadda sojojin Najeriya suka yi shawagi har aka gani wurin hada bama-bamai a yanki na jihar Borno, tuni aka dauki matakai a kansa.
A labarin nan, za a ji yadda sojojin Najeriya suka fatattaki mayakan Boko Haram da suka kai hari sansaninsu da ke yankin tafkin Chadi bayan sa'o'i.
Jihar Borno
Samu kari