Bayelsa
Hadimin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya tabbatar da rahoton cewa karamin ministan albarkatun man Fetur, ya yi murabus somin neman takara.
Karamin ministan albarkatun man fetur na tarayya, Timipre Sylva, yayi murabus daga muƙamin sa na minista. Timipre Sylva yayi murabus ne domin takarar gwamna.
Dakta Goodluck Jonathan, tsohon shugaban kasar Najeriya ya bayyana cewa marigayin kasuwansa, Omieworio Afeni shine babban dalilin da yasa ya yi nasara a karatu.
Ga dukkan alamamu hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa INEC ta shawo kan matsalar rashin ɗora sakamakon zabe da na'urar BVAS wanda ya jawo cece kuce a baya.
Rahotanni daga jihar Bayelsa sun nuna cewa wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai hari cibiyar raba kayakkin zaabe a jihar Baylesa, sun lalala kayan gundumomi uku.
Rahotanni da ke zuwa sun tabbatar da cewar rikici ya barke a zaben yan majalisa da ke gudana a jihar Bayelsa yayin da yan bindiga suka kona kayan zabe a Ogbia.
Gwamnatin jihar Bayelsa ta bayyana cewa mutane sun shiga kunci da wahalhalun rayuwa sakamakon yanayin aiwatar da sabon tsarin FG na sauya fasalin naira a kasa.
Charles Adias, baturen zabe na jihar Rivers ya yi korafin cewa magoya bayan jam'iyyar Labour suna barazanar kashe shi saboda zargin cewa zai yi magudin zabe.
Tsohon shugaban kasa a Najeriya, Goodluck Jonathan ya siffanta masu siyan kuri'u da 'yan fashi a kasar nan. Shugaban ya bayyana dalilinsa na fadin haka jiya.
Bayelsa
Samu kari