Bayelsa
Bayan ayyana sakamakon zabe a kananan hukumomin Kolokuma/Opokuma, Ogbia da Yenagoa, hukumar INEC ta dage ci gaba da tattara sakamako zuwa karfe 3 na yamma.
Jam’iyyar PDP ta samu gagarumar nasararta ta farko a jihar Bayelsa a karamar hukumar Gwamna Duoye Diri yayin da INEC ta fara tattara sakamakon karshe.
Wani ma’aikacin hukumar INEC da aka yi ram da shi a ranar jaji-birin zaben Gwamnonin jihohi, ya samu ‘yanci. Sanarwa ta fito daga INEC cewa malamin zaben ya tsira.
Jami’an Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) sun kama wasu mutane 14 da ake zargi da sayen kuri’u a rumfunan zabe a Bayelsa da Imo.
PDP da APC sun sha gaban juna a Bayelsa da APC, inda zaben Kogi yayi zafi tsakanin tsakanin Ahmed Usman Ododo da Murtala Yakubu Ajaka daga kabilun Ebira da Igala.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun farmaki wasu rumfunan zabe a jihar Bayelsa, inda suka sace kayayyakin zabe bayan bude wuta.
Yanzu nan labari ya zo cewa Hukumar INEC ta bada sanarwar dakatar da zaben sabon gwamna a wasu daga cikin bangarorin jihar Kogi kamar yadda wasu su ke kira.
Al'umma suna nan sunyi zugum suna jiran ganin yadda za ta kaya a yayin da hukumar zabe INEC ke shirin gudanar da zabukan gwamba a jihohin Kogi, Bayelsa da Imo.
A yayin da ake gudanar da zabukan zabe a jihar Bayelsa, wasu masu zabe sun yi zargin jam'iyyar APC da PDP suna siyan kuri'u daga masu zabe a wasu yankuna.
Bayelsa
Samu kari