Bayelsa
A yayin da ake gudanar da zabukan zabe a jihar Bayelsa, wasu masu zabe sun yi zargin jam'iyyar APC da PDP suna siyan kuri'u daga masu zabe a wasu yankuna.
Tsohon shugaban ƙasa, Dakta Gooduck Ebele Jonathan, ya bukaci majaisar tarayya ta fara shirye-shiryen dakatar da zaɓukan da ake shirya wa a bayan babban zabe.
Yayin da ake ci gaba da zaben gwamna a jihohi, rahotanni sun bayyana cewa a yanzu haka ana siyan kuri'u dubu 13 zuwa dubu 15 a wasu mazabu da ke jihar Bayelsa.
Babban jam'iyyar hamayya a Najeriya (PDP) ta bukaci Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta (INEC) ta maye gurbin kayan zabe da suka salwanta a hatsarin jirgin ruwan Bayelsa.
Yayin da ake ci gaba da zaben gwamna a jihar Bayelsa, dan takarar jam'iyyar APC, Timipre Sylva ka iya samun matsala a zaben saboda wasu matsaloli a jam'iyyar.
Akalla ciyamomin kananan hukumomi shida na jam’iyyar LP ne suka yi watsi da dan takararsu na gwamna a jihar Bayela, sun bayyana dalilinsu a ranar jajiberin zaben.
Rahotannin da ke fitowa sun tabbatar ɓarkewar rikici a ƙauyen Agudama-Ekpetiama a jihar Bayelsa yayin da jami'an INEC suka tsere domin tsira da ransu.
Hukumar yan sandan Najeriya ta yi zargin cewa wasu yan siyasa sun dau hayar yan baranda a matsayin jami’an tsaro don tarwatsa zaben gwamna a Bayelsa.
An yi garkuwa da jami'in hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa a jihar Bayelsa, yayin da wasu muhimman kayayyakin zabe suka bata a hatsarin jirgin ruwa a jihar.
Bayelsa
Samu kari