Bayelsa
Karamin Ministan Tsaro a Najeriya, Bello Matawalle ya sha alwashin tabbaar da tsaro mai inganci yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnoni,
Gwamnan jihar Bayelsa mai ci a yanzu, Douye Diri, ya ce yana da tabbacin al'umar jihar Bayelsa za su sake zabensa karo na biyu a zaben jihar da ke zuwa.
Tsohon shugaban kasa, Dakta Goodluck Jonathan ya nuna goyon bayansa ga Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa yayin da ake daf da gudanar da zabe a jihar.
Yayin da ake dab da zaben Gwamna a jihar Bayelsa, wasu yan barandan siyasa sum kai farmaki a gidan jigon PDP da ke cikin Yenagoa, babbak birnin jihar.
Hukumar INEC ta ƙara sunan ɗan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar APC, Timipre Sylva, da abokin takararsa a jerin sunayen ƴan takarar gwamnan jihar Bayelsa.
An shigar da ƙara kan sahihancin tsayawa takarar Gwamna Duoye Diri na jam'iyar.PDP da mataimakinsa a zaɓen gwamnan jihar Bayelsa, na ranar 11 ga watan Nuwamba.
Gabannin zaben gwamna, wasu yan bangar siyasa sun kashe dan jam’iyyar PDP daya tare da jikkata wasu da dama a karamar hukumar Nembe da ke jihar Bayelsa.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya miƙa tutocin jam'iyyar APC ga ƴan takarar gwamnanta a zaɓen gwamna na watan Nuwamba na jihohin Kogi, Bayelsa da Imo.
Kotun ɗaukara ƙara ta zartar da hukunci kan soke takarar ɗan takarar gwamnan APC na jihar Bayelsa. Kotun ta warware hukuncin soke takarar Timipre Sylva.
Bayelsa
Samu kari