Bayelsa
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun farmaki wasu rumfunan zabe a jihar Bayelsa, inda suka sace kayayyakin zabe bayan bude wuta.
Yanzu nan labari ya zo cewa Hukumar INEC ta bada sanarwar dakatar da zaben sabon gwamna a wasu daga cikin bangarorin jihar Kogi kamar yadda wasu su ke kira.
Al'umma suna nan sunyi zugum suna jiran ganin yadda za ta kaya a yayin da hukumar zabe INEC ke shirin gudanar da zabukan gwamba a jihohin Kogi, Bayelsa da Imo.
A yayin da ake gudanar da zabukan zabe a jihar Bayelsa, wasu masu zabe sun yi zargin jam'iyyar APC da PDP suna siyan kuri'u daga masu zabe a wasu yankuna.
Tsohon shugaban ƙasa, Dakta Gooduck Ebele Jonathan, ya bukaci majaisar tarayya ta fara shirye-shiryen dakatar da zaɓukan da ake shirya wa a bayan babban zabe.
Yayin da ake ci gaba da zaben gwamna a jihohi, rahotanni sun bayyana cewa a yanzu haka ana siyan kuri'u dubu 13 zuwa dubu 15 a wasu mazabu da ke jihar Bayelsa.
Babban jam'iyyar hamayya a Najeriya (PDP) ta bukaci Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta (INEC) ta maye gurbin kayan zabe da suka salwanta a hatsarin jirgin ruwan Bayelsa.
Yayin da ake ci gaba da zaben gwamna a jihar Bayelsa, dan takarar jam'iyyar APC, Timipre Sylva ka iya samun matsala a zaben saboda wasu matsaloli a jam'iyyar.
Akalla ciyamomin kananan hukumomi shida na jam’iyyar LP ne suka yi watsi da dan takararsu na gwamna a jihar Bayela, sun bayyana dalilinsu a ranar jajiberin zaben.
Bayelsa
Samu kari