Jihar Bauchi
An gurfanar da Bala Muhammed, dattijon nan na Bauchi da ya rika wallafa hotunansa da 'yan mata a Facebook. Ana tuhumarsa da bata sunan wadda ta yi kararsa.
Gwamnan Bauchi ya ce gwamnonin Arewa za su yi taron dangi a majalisa idan Bola Tinubu yaki janye kudirin haraji a gaban majalisa. Kudirin haraji zai cutar da Arewa.
Sanata Bala Mohammed ya kafa kwamitin karya farashin abinci a jihar Bauchi. Kwamitin zai rika sayen abinci har na N3bn domin sayarwa talakawa da araha.
Gwamnatin jihar Bauchi ta bayyana shirin da take da shi na daukar aiki. Gwamna Bala Mohammed, ya bayyana cewa ya shirya daukar mutum 10,000 aiki.
Da yawa daga jihohin Najeriya na dogara ne da kason da Gwamnatin Tarayya ke bayarwa duk wata a kasar domin gudanar da al'amuransu da biyan albashi.
Hukumar Hisbah ta jihar Bauchi ta titsiye dattijon nan da hotunansa ke yawo a kafafen sada zumunta tare da ƴan mata, ya bai wa mutane hakuri a bainar jama'a.
Rundunar 'yan jihar Bauchi ta samu nasarar hallaka wasu masu garkuwa da mutane bayan sun yi wata arangama. 'Yan sandan sun kuma kwato makamai masu yawa.
Wasu jihohin Arewacin Najeriya sun samu hasken wutar lantarki a daren ranar Laraba, 30 ga watan Oktoban 2024. Hasken ya zo ne bayan an dawo da lantarki.
Gwamna Bala Mohammed na Bauchi ya bayyana cewa kan ƴaƴan PDP a haɗe yake karkashin jagorancin muƙaddashin shugaban jam'iyya na ƙasa, Umar Damagum.
Jihar Bauchi
Samu kari