Jihar Bauchi
Ministan lafiya, Ali Pate ya ce yana da burin yin takarar gwamnan Bauchi a 2027, amma yanzu ya mayar da hankali kan aikin da Shugaba Tinubu ya ba shi.
Omoyele Sowore ya soki rufe makarantu a Arewa yayin Ramadan, yana mai cewa matakin jahilci ne, kuma a Saudiyya ba sa yin hakan domin ilimi ya fi muhimmanci.
Majalisar Shira ta tsige shugaban karamar hukumar, Abdullahi Beli, da mataimakinsa bisa zarge-zargen rashawa. An nada Hon. Wali Adamu a matsayin mukaddashi.
Gwamnatocin Arewa sun yi martani ga kungiyar kistoci kan rufe makarantu a Ramadan. Za a rufe makarantu a Kano, Kebbi da Bauchi duk da korafin CAN.
Safiyanu Dalhatu ya kashe mahaifiyarsa da tabarya a Bauchi. Yanzu dai 'yan sanda sun kama shi, sun kwace makamin, kuma ana shirin gurfanar da shi a kotu.
Kungiyar daliban Najeriya ta yi barazanar tsunduma yajin aiki matukar gwamnonin Kano, Bauchi, Katsina da Kebbi da su janye umarnin rufe makarantu a jihohinsu.
Kungiyar Kiristoci a Najeriya, CAN ta bukaci jihohin Bauchi, Katsina, Kano da Kebbi su janye matakin rufe makarantu na makonni biyar don azumin Ramadan.
Wani abin bakin ciki ya afku a jihar Bauchi yayin da jami'an ‘yan sanda a jihar suka kama wani mutum mai shekaru 50, Alhaji Nuru Isah, bisa zargin kisan matarsa.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya bude sabon masallaci a jihar Bauchi. Sheikh Guruntum zai fara tafsiri a masallacin.
Jihar Bauchi
Samu kari