Jihar Bauchi
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya zargi gwamnan Bauchi da yin suka maras ma'ana ga Bola Tinubu. Tuggar ya ce gwamnan yana shirin 2027 ne.
Rikicin PDP ya kara tsamari yayin da gwamnan Bauchi da musayar ministan Abuja suka fara musayar bakaken kalamai kan gazawar jagoranci da buri na jagoranci.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, ya kai ziyara Bauchi domin halartar babban taro inda ya nuna godiya ga Sarkin Bauchi da majalisarsa kan addu'o'i.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya yi wankin babban bargo ga ministan Abuja, Nyesom Wike inda ya ce ya mayar da aikin minista hayaniya da hargowa.
Gidauniyar Hon. Ibrahim Ali Usman ta cire wa wata al'umma kitse a wuta bayan gyara rijiyoyin burtsatse 100 da kuma taimakawa wata mata aka gina mata sabon gida.
Al'ummar mazabar Bauchi ta Kudu sun yi godiya da Gidauniyar Ibrahim Ali Usman ta tallafawa ɗalibai da littattafai domin inganta harkokin ilimi a jihar.
Gwamnan jihar Bauchi ya aminci da daukar malaman makarantar sakandare 3,000 domin bunkasa ilimi da rashin aikin yi. Za a ba dalibai mata 9,000 tallafi a shirin AGILE
Fasto Johnson Suleman ya ragargaji Bola Tinubu kan wahalar rayuwa da ake ciki a Najeriya. Faston ya bukaci 'yan Najeriya su dauki darasi a zaben 2027.
Gwamnatin Bauchi ta zargi shugaba Bola Tinubu da amfani da ministoci domin ruguza 'yan adawa a zaben 2027. Bala Mohammed ya karyata zargin Yusuf Tuggar.
Jihar Bauchi
Samu kari