Jihar Bauchi
'Yan sanda sun kama mutum 15 kan zargin sun kone makaranta da ofishin CJTF a Bauchi; kwamishinan ‘yan sanda ya umurci cikakken bincike kan lamarin.
Majalisar kolin harkokin addinin Musulunci karkashin jagorancin sarkin Musulmi ta bukaci dakatar da kafa masarautar Sayawa a garin Tafawa Balewa zuwa Bogoro
Gwamnatin jihar Bauchi ta fara gina katafariyar makarantar tunawa da sheikh Dahiru Bauchi. Makarantar za ta habaka ilimi da rage adadin marasa zuwa makaranta
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargi da jigilar makamai a jihar makamai. Sojojin sun kwato alburusai masu yawa.
Tsohon shugaban Majalisar Tarayya, Hon. Yakubu Dogara ya sake magana kan halin da ake ciki a Najeriya inda ya yabawa salon mulkin Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, shawara kan ministocinsa. Gwamnan ya bukaci ya sallami tarkacen gwamnatinsa.
A yau Juma'a 16 ga watan Disambar 2024 sakataren gwamnatin jihar Bauchi, Ibrahim Kashim ya ajiye mukaminsa wanda nan take aka maye gurbinsa na riƙon ƙwarya.
Wata kungiyar siyasa a jihar Bauchi ta fara yin barazana ga Sanata Shehu Buba Umar wanda ke wakiltar Bauchi ta Kudu a majalisar dattawa. Ta ba shi wa'adin sati daya.
'Yan fashi sun kai hari kan tawagar 'yan kwallon El-Kanemi Warriors a Bauchi, sun kwace kudi da wayoyi, sun jikkata fiye da mutum 10, 'yan sanda na bincike.
Jihar Bauchi
Samu kari