Atiku Abubakar
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2023 ya mayar da martani da Bola Tinubu, zababben shugaban kasa kan kiransa wanda ya saba fadi zabe.
Satguru Maharaj Ji, shugaban One Love Family ya ce zaben Asiwaju Bola Ahmed Tinubu shine mafi alheri ga Najeriya saboda kwarewarsa da shirin jagorancin kasa.
Hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi hasashen yadda zata iya kayawa a Kotu tsakanin mai gidansa da Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
Ganin ana zargin APC da yi wa PDP da LP magudin zabe a 2023, Ministan ayyuka da gidaje, Tunde Fashola ya fayyace irin lakanin da Bola Tinubu ya yi aiki da shi.
A yayin da watan karamar sallah ya tsaya bayan kammala azumi, ana taya Musulmai barka da shan ruwa. Za a ji abin da Atiku Abubakar da Bola Tinubu suka fada.
Tun dawowar mulkin damokradiyya a 1999, yan takarar shugaban kasa na ta amfani da dabaru iri-iri kamar su koka wajen kawo kan masu zabe a Najeriya su zabe su.
Tsakanin PDP da APC akwai ratar kuri'un da sun kusa 50, 000 a Kebbi amma Janar Aminu Bande ya shaidawa masoyansa za su tafi kotun karar zaben Gwamna na 2023
Ministan ayyuka da gidaje, Babatunde Fashola, ya bayyana hangensa cewa manyan yan takarar jam'iyyun adawa uku sun taka rawa har Bola Tinubu ya ci zabe a saukake
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya nemi masu kaɗa kuri'a su dangwalawa jam'iyyar PDP a cikon zaben jihohin Adamawa da Kebbi gobe Asabar.
Atiku Abubakar
Samu kari