Atiku Abubakar
An fitar da sunayen Alkalan da za su yi hukunci a kotun koli. Atiku Abubakar, Peter Obi da Chichi Ojei ba su gamsa da hukuncin shari’ar kotun zabe ba.
Akwai muhimman abubuwa da kotun ƙoli za ta yanke hukunci a kansu a ƙarar da jam'iyyun adawa da ƴan takararsu suka shigar kan ƙalubalantar nasarar Shugaba Tinubu.
Jam’iyyar LP ta nuna karfin gwiwar cewa ita ce za ta yi nasara a hukuncin da kotun koli za ta yanke a ranar Alhamis. Ta yi magana ne ta bakin lauyanta, Kehinde Edun.
Wani jigo a jam'iyyar PDP, Abdul'aziz Na'ibi Abubakar ya bayyana dalilin da ya kamata ya sa kotun ƙoli ta kori Tinubu ta bayyana Atiku a matsayin shugaban ƙasa.
Bola Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi za su san makomarsu a Kotun Koli nan da sa'a 24. Alhamis Kotun Koli za ta yanke hukuncin karar zaben Shugaban kasa.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bai wa kotun koli shawarar yin azumin kwanaki uku don gano gaskiyar takardun Tinubu ma su cin karo da juna.
Kotun ƙoli a yau Litinin, 23 ga watan Oktoba za ta fara sauraron ƙararrakin da Atiku Abubakar, Peter Obi da jam'iyyar APM suka ɗaukaka kan nasarar Tinubu.
Kotun ƙoli ta ɗage sauraron ɗaukaka ƙarar da Atiku Abubakar, Peter Obi suka shigar suna ƙalubalantar nasarar shugaban ƙasa Bola Tinubu a zaɓen 2023.
Kotun ƙoli a ranar Litinin, 23 ga watan Oktoban 2023, yayin da take sauraron ɗaukaka ƙarar da Atiku, PDP suka yi, ta ce akwai wasiƙu masu ruɗani daga jami'ar CSU.
Atiku Abubakar
Samu kari