Atiku Abubakar
Bayan ziyarar Atiku Abubakar jihar Katsina domin gaisuwar sallah ga Muhammadu Buhari, na hannun daman Atiku ya bayyana abin da suka tattauna a Daura.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce babban taron jam’iyyar da za a yi zai warware rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar PDP reshen jihar Katsina.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya kai ziyara ga fitattun shugabannin kasar nan da suka hada da Buhari, Janar Babangida, da Abdulsalami Abubakar.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar da Aminu Waziri Tambuwal sun ziyarci tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari a gidansa na Daura, jihar Katsina.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya kai wa Babangida da Janar Abdulsalami Abubakar ziyarat Barka da Sallah har gida a Minna, jihar Niger.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ayyana Bola Tinubu a matsayin gwarzo a siyasar Najeriya. Ya ce Tinubu ya taimaki Atiku Abubakar da sauransu.
Ɗan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya jajantawa Shugaba Bola Tinubu bayan ya zame yayin taron dimukradiyya a Abuja.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya fadi yayin da ake taron ranar dimokradiyya a dandalin Eagle Square a Abuja. Fadar shugaban kasa ta ce ba matsala cikin faduwar.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta caccaki Atiku Abubakar da jam'iyyarsa ta PDP kan dora alhakin halin kuncin da ake ciki a kasa kan Shugaba Bola Tinubu.
Atiku Abubakar
Samu kari