Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce da alamu tallafin man da za a biya a wannan shekarar ka iya haura na shekarar Buhari ta ƙarshe.
Atiku Abubakar ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya fadawa yan kasa yadda ya kashe kudi sama da tiriliyan 5 a tallafin man fetur duk da cewa ya ce ya cire tallafin.
Jam'iyyar PDP a Najeriya ta yi karin haske kan shirin hadaka da ake ta yadawa tana kokarin yi da jam'iyyun adawa inda ya ce babu kamshin a gaskiya ciki.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya soki manufofin tattalin arzikin shugaban kasa Bola Tinubu. Ya ba da shawarar yadda za a dawo da darajar Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa kasa gyara Najeriya cikin shekara daya kan mulki.
Tsohon dan majalisar wakilan Najeriya, Tajuddeen Yusuf ya ce abu ne mai matukar wahala Atiku Abubakar da Peter Obi su hade guri guda domin tunkarar zaben 2027.
Dan takarar shugaban kasa a jami'iyyar Labor a zaben 2023, Peter Obi ya bayyana sharuddan yin hadaka tsakaninsa da Atiku Abubakar domin kayar da Bola Tinubu a 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya soki matakin gwamnatin tarayya na tura sojoji kan rikicin masarautar Kano tsakanin Sanusi II da Aminu Ado.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma dan takara a jam'iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar ya tabbatar da cewa zai tsaya takara a 2027 da ke tafe.
Atiku Abubakar
Samu kari