Arewa
Gwamnonin shiyyar Arewa maso Yammacin Najeriya sun cimma matsayar za su haɗa kai wuri ɗaya su tunkari matsalar tsaro da kuma yadda zasu bunƙasa noma.
Jami'an 'yan sanda a jihar Bauchi ta kama wata matar aure, Khadija Adamu da ta hallaka 'yar kishiyarta mai shekaru biyar saboda ta bata jikinta da kashi.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bai wa matashi Dayyabu Haladu aiki a hukumar Alhazai da kujerar Makka da kuma kudade bayan ya dawo da Naira miliyan 15 yayin aikin hajji.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir ya kaddamar da rabon kayan abinci ga marasa karfi a kananan hukumomi 44 da ke fadin jihar, za a raba buhunan abinci 387,200.
Masu garkuwa sun sace malamin addinin Musulunci, Alfa Fasasi da wasu yayin raka gawa zuwa makabarta a jihar Kogi, 'yan bindigan sun shammace su ne kan hanyar Lokoja.
Jami'an tsaron haɗin guiwa sun samu nasara aika yan bindiga 67 barzahu kana suka ceto fiye da murum 20 da aka yi garkuwa da su a jihar Bauchi da ke Arewa.
Yan sanda sun yi nasarar kame wasu tsagerun 'yan bindigan da ake zargin sun sace wasu mutane tare da hallaka wasu dama a yankin Zaria da ke Kaduna.
Majalisar jihar Kano ta karrama Auwalu Salisu da lambar yabo da kuma kudade har Naira miliyan 1.5 kan abin da ya aikata na mayar da miliyan 15 da aka bari a kekensa.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya amince da biyan makudan kudaden makaranta ga dalibai 'yan asalin jihar da ke sauran Jami'o'in Najeriya don kammala karatunsu.
Arewa
Samu kari