Arewa
Kungiyar Dattawan Arewacin Najeriya ta shiga maganar rigimar Dauda Lawal da Bello Muhammad Matawalle da kuma rigimar Aliko Dangote da Abdussamad Isiyaku Rabiu.
Rundunar 'yan sanda ta cafke wasu mutane biyu da ake zargi da hannu cikin yi wa lakcara dukan tsiya a Benue kan zargin satar mazakuta a Makurdi babban birnin jihar.
Rahotanni sun bayyana cewa an ƙara samun hatsarin jirgin ruwa a jihar Nasarawa, karo na 16 kenan jumulla a baya-bayan nan kuma mutum huɗu sun rasu.
Yayin da ake ci gaba da shari'ar kisan gillar Janar Alkali, lauya mai gabatar da kara, Simon Mom ya gabatar shaida a rubuce na Timothy da ake zargi a kisan.
Murtala Ajaka, mai neman kujerar Gwamnan jihar Kogi karkashin inuwar jam'iyyar SDP a zaben 11 ga Nuwamba, ya yi zargin cewa shi ne abin harin da ake son halaka wa.
Mai maganin bindiga ya yi ajalin wani mutum yayin gwada maganin bindiga a cikin daji, 'yan sanda sun cafke mutane biyu kan zargin hadin baki da kisan kai.
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta yi martani kan zargin da ake yi wa hukumar na cewa ta aske kan wata budurwa wacce ba 'yar jihar Kano ba kai da kwalba.
Hukumar Fassara Bibul a Najeriya ta yi nasarar fassara littafin zuwa yaren Karai-karai da ke jihar Yobe, hukumar ta samar da kwafi fiye da dubu 100.
An yaɗa wani faifan bidiyo inda wani dan siyasa ya yi abin kunya yayin da ya ke kaddamar da rijiyar burtsatse a jihar Taraba, rijiyar ta ki kawo ruwa.
Arewa
Samu kari