Arewa
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya kaddamar da biyan kudaden 'yan fansho dubu biyar a jihar har naira biliyan shida da kuma kudaden giratutin ma'aikata.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana shirin gwmanatinsa na biyan waɗanda suna ritaya hakkokinsu na gratuti da fanshi waɓda suka biyo tun daga 2015.
Mallam Sani Umar, mahaifin yarinyar da aka yi wa kisan gilla a Kano ya roki Abba Kabir da ya dakatar da sauya wurin shari'ar saboda komai na iya faruwa.
Wasu 'yan bindiga sun kai mummunan hari gidan kwamishinan zaben jihar Kogi inda su ka yi artabu da jami'an tsaro na tsawon mintuna 30 a Lokoja da ke jihar.
Jam'iyyar APC ta caccaki takwararta ta PDP kan irin halayyar shaidanci da ta ke nuna wa tun bayan shan kaye a shari'ar zaben jihar Nasarawa a makon jiya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya umarci kwashe dukkan mahaukata da ke yawo a titunan birnin da kewaye don ba su kulawa ta musamman a asibitocinsu.
Kwamishinan 'yan sanda a jihar Kano, Hussaini Gumel ya umarci kama sifetan 'yan sanda da ya hallaka matashi a jihar yayin da ake zanga-zangar hukuncin kotu.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya yi kira ga mahukuntar gidan soja da su ƙara girke dakarun sojoji a shiyyar Arewa maso Gabashin Najeriya.
Sabon shugaban ma'aikatan jihar Kano, Musa Abdullahi ya gargadi ma'aikatan jihar da su guji zuwa wurin aiki a latti inda ya kafa musu lokacin zuwa aiki.
Arewa
Samu kari