Arewa
Gwamnoni a Arewacin Najeriya sun bayyana yadda rashin tsaro ke ta'azzara ta dalilin lalacewar tituna da gwamnatin tarayya ta gina a yankunan kasar.
Wani malamin addinin Musulunci ya gargadi 'yan uwa Musulmai kan tare hanya da su ke yi idan za a yi salla, ya ce wannan bai dace ba kuma shiga hakkin jama'a ne.
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya yi alkawarin saka wadanda su ka lashe gasar musabaka cikin jerin malamai ma su fadakarwa a aikin hajjin shekarar 2024.
Fasto Mathew Hassan Kukah ya bayyana cewa 'yan Najeriya na damunsa don ya tsaya neman takarar shugaban kasa inda su ka ce har kudin fom za su biya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sallami ma'aikata fiye da dubu uku a gwamnatinsa saboda daukarsu aiki ba tare da ka'ida ba, ya kuma mayar da dubu tara.
Daraktan kamfen jami'yyar PDP, Labaran Maku ya karyata jita-jitar cewa sun nuna farin cikinsu da faduwar PDP a shari'ar zaben jihar Nasarawa a jiya Alhamis.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya bada umarnin garƙame dukkan asusun gwamnatin jiha da na kananan hukumomi nan take daga ranar Alhamis, 23 ga wata.
A madadin a yi sulhu, suruki ya kitsa yadda za a sako masa yarsa da ta dade tana aure a gidan wani malamin jami'ar ABU. Bayanai sun bayyana yadda aka kaya.
Bayan barkewar zanga-zanga a jiya Laraba a jihar Kano, jami'yyar APC ta soki takwararta ta NNPP da ingiza mutane don tayar da hankali a jihar bayan hukuncin kotu.
Arewa
Samu kari