Arewa
Yayin da Gwamna Usman Ododo ya tsere da mai gidansa Yahaya Bello, wani lauya ya yi Allah wadai da matakin inda ya bukaci Majalisar jihar ta tsige shi.
An fara samun saukar farashin shinkafa a kasuwannin Arewa cikin sati nan. 'Yan kasuwa da manoma sun jingina saukin da wadatar shinkafar nomar rani da saukar dala
Al'ummar kauyen Sansani da ke karamar hukumar Gasol a jihar Taraba sun shiga ɗimuwa bayan 'yan bindiga sun hallaka Sarkin ƙauyen, Abdulmutalib Nuhu.
Nuhu Ribadu, mai ba Shugaba Bola Tinubu shawara kan harkokin tsaro ya bayyana yadda shugaban ya ba yankin Arewacin Najeriya mukamai masu muhimmanci.
Yayin da aka kafa kwamitin bincike kan binciken Nasir El-Rufai, tsohon kakakin Majalisar jihar Kaduna, Yusuf Zailani ya ƙaryata amincewa da bashin $350m.
Kungiyar dattawan Arewa ta koka kan yawaitar kai hare-hare kan 'yan Arewa mazauna Kudu. kungiyar ta ce dole gwamnati ta dauki matakin da ya dace.
Gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da dakatar da kwamandan hukumar CPG, Kanal Rabi'u Garba daga mukaminsa inda ta ce matakin zai fara aiki nan take.
Yayin da ake ci gaba da binciken tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, babban ɗansa, Abdul'aziz Ganduje ya ziyarci ofishin yaki da cin hanci a jihar.
Allah ya yi wa tsohon sanatam jihar Kwara, Rafiu Adebayo Ibrahim rasuwa bayan fama da gajeruwar rashin lafiya yana da shekaru 57 a duniyam Gwamna ya yi ta'aziyya.
Arewa
Samu kari