Arewa
Kungiya mai goyon bayan shugaba Bola Tinubu ta bukaci yan Najeriya su kara juriya domin ciyar da Najeriya gaba. Shugaban kungiyar, Dahiru Hammadikko ne ya yi bayanin
Wata kungiyar Arewa, 'Arewa Social Contract Initiative' ta roki Sarki Aminu Bayero (da aka tube) da ya bar jihar Kano yanzu domin a samu zaman lafiya a jihar.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kogi da ke Arewacin Najeriya ta sanar da cewa ƴan bindiga sun yi ajalin daliban Jami'ar jihar da suka sace a farkon wannan wata.
Wata maniyyaciya daga jihar Kebbi ta rasu a birnin Makka da ke kasar Saudiyya a ranar Asabar 25 ga watan Mayu bayan ta sha fama da gajeruwar jinya na wani lokaci.
Gwamnatin jihar Kano ta musanta jita-jitar da ake yadawa cewa ta samu takardar umarnin kotu kan tube sarakuna biyar da Gwamna Abba Kabir ya yi a jihar.
An shiga jimami bayan sanar da rasuwar tsohon shugaban hukumar EFCC, Ibrahim Lamorde wanda ya rasu a kasar Masar yayin da yake jinya yana da shekaru 61.
Gamayyar malaman addinin Musulunci da ke jihar Kano sun yabawa jami'an tsaro da kuma ɓangaren shari'a wurin tabbatar da zaman lafiya a rikicin sarautar jihar.
Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq ya sallami dukkan shugabannin ƙananan hukumomi 16 a jihar yayin da ake shirin gudanar da zabe a watan Satumba.
Ashraf Sanusi Lamido yayi shagube ga tsohon sarkin Kano, Aminu Ado Bayero bayan ya sauka a fadar Nasarawa a yau Asabar 25 ga watan Mayu a jihar Kano.
Arewa
Samu kari