Aliko Dangote
Za ayi shari’a nan gaba a kotu tsakanin Gwamnatin jihar Kogi da kamfanin Dangote. Gwamnati tana so kotu ta duna yarjejeniyar da aka shiga da Dangote a 2002.
Har yanzu Aliko Dangote shine mutum mafi kudi a Najeriya, kuma shine kadai aka ambaci sunansa cikin attajiran duniya mafi yawan dukiya guda 400 Abdulsamad Rabiu
Gwamnatin Najeriya tayi umarnin sake bude kamfanin simintin Dangote dake Obajana. Tayi umarnin cewa, dukkan wasu matsaloli dole ne a shawo kansu a shari’ance.
A makon nan ne muka ji Dangote Yayi bayani filla-filla a kan hanyar da aka bi wajen sayen fili da kamfanin simintin Obajana da ake rigima da gwamnati a kai.
Alhaji Aliko Dangote, shugaban kamfanonin Dangote a ranar Litinin ya halarci wata ganawa tare da Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, a fadar shugaban kasa Buhari.
Kakan mutumin da yafi kowa kudi a nahiyar Afrika, Aliko Dangote, yana daya daga cikin 'yan Najeriya da suka fara amfani da banki bayan da aka bude shi a kasar.
Gwamnati na neman raba Dangote da Kamfanin Simintin Obajana. Hakan na zuwa ne bayan Gwamnati na Kokarin Karbe Kamfanin Obajana Daga Hannun Aliko Dangote a Kogi
Tatsuniyar cewa, attajirai zaman shantakewa suke yayin da wasu ko kuma dukiyarsu ke kara kanta da kanta ba lallai ya zama gaskiya ba saboda abubuwan gaskiya.
Hamshakin mai arzikin Afrika, Aliko Dangote yayi asara inda dukiyarsa tayi kasa wanda bata taba yi ba a cikin watanni 12, a halin yanzu dukiyarsa $18.8 biliyan.
Aliko Dangote
Samu kari