Aliko Dangote
Gwamnan jihar Lagos, Babajide Sanwo-Olu ya yabawa shugaban kamfanin Dangote, Aliko Dangote bisa kirkirar matatar mai a Najeriya musamman jihar Lagos a Najeriya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya isa jihar Lagos don kaddamar da matatar mai ta shahararren dan kasuwa Aliko Dangote, wanda shi ne yake shugaban kamfanin.
Shugaban gamayyar kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya yi bayanin abinda ya sa ya tsundumar cikin harkar kasuwanci mai, wacce can a baya bai shiga ba.
A halin yanzu Rabiu Musa Kwankwaso da zababben Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf su na Legas, sun je ne domin kaddamar katafaren matatar da Aliko Dangote ya gina.
Attajiran Najeriya sun bayyana sayen kwafin littatafan da aka buga da ke ba da tarihin Buhari a kan kudin da bai gaza N500m ba. An fadi wadanda suka saye su.
A ranar Juma'ar nan ne aka kaddamar da litattafai da aka rubuta kan mulkin shugaba Buhari. Dangote, Abdulsamad BUA, da bola Tinubu na daga cikin manyan bakin da
Matatar danyen man fetur ta Dangote ta saka ranar kaddamar da matatar, Shugaba Buhari ne zai kaddamar da matatar Dangote da zata bada ganga fiye da 650,000.
Kamfanin simintin Dangote ya shiga cikin sahun kamfanonin da suka tafka asara a cikin wata ukun farko na shekarar 2023. Kamfanonin sun yi asarar da ta kai N46bn
Za a ji watan jiya ne ‘Dan Najeriya ya zama Mutum #3 da ya fi kowa kudi a Afrika. Shugaban kamfanin BUA, Abdul Samad Rabiu yana gaban Nicky Oppenheimer a yau.
Aliko Dangote
Samu kari