Afrika ta kudu
Afirka ita ce nahiya ta biyu mafi girma a duniya. Tana da yawan mutane biliyan 1.3, an san ta a matsayin nahiya ta biyu mafi yawan jama'a a duniya da birane.
Shugabannin kasashen Afrika bakwai ne aka tabbatar da tafiyarsu Turai don sasanta rikicin da ke wakana a kasashen Rasha da Ukraine. Rikicin y janyo asarar ray.
A yammacin Talata, Dr. Goodluck Jonathan ya yi zaman farko da Bola Ahmed Tinubu bayan hawansa kan mulki. Tsohon Shugaban Najeriyan ne wakilin ECOWAS a Mali.
Akwai kasashe marasa girma a Afrika duk irin yalwar kasar da nahiyar da kasashenta kamar su Aljeriya, Kongo, Sudan. Fadin Seychelles bai wuce kilomita 1500 ba.
Wani sabon rahoto ya bayyana cewa, akwai wasu attajiran nahiyar Afrika da suka mallaki kudaden da suka kao 50% na yankin a wannan karon, an fadi ta yaya kenan.
A ranar Lahadin nan, Heritage Times (HT) ta karrama Goodluck Jonathan, Marigayi John Magufuli, Seretse Ian Khama da lambar yabo a babban birnin kasar Ruwanda.
Ana ci gaba da samun sabbin attajirai a nahiyar Afrika a wannan lokacin da ake ci gaba da fuskantar tsadar dalar Amurka a duniya kuma nahiyar na kaduwa a haka.
Shugaban ECOWAS ya ce za su bada lambar yabo na musamman ga Mai girma Muhammadu Buhari. Umaro Sissoco Embalo ya sanar da haka a wajen taron UN a kasar Qatar.
Patrice Motsepe shi ne biloniya na farko a nahiyar Afrika da ya fara lekowa a cikin jerin biloniyoyin duniya amma yanzu Dangote ya zarce shi a dukiya baki daya.
Afrika ta kudu
Samu kari