Jihar Adamawa
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya sanar da ƙirƙiro sababbin masarautu 7 masu daraja ta biyu da ta uku, ya ce za su taimaka wajen samar da tsaro.
Tsohon gwamnan Adamawa, Boni Haruna ya musanta labarin ba da cin hanci domin zarcewa a zaben 2003 inda ya ce hakan cin mutuncinsa ne da Olusegun Obasanjo.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya tura sakon jaje ga dansa, Adamu Atiku bayan rashin daya daga cikin hadiminsa mai suna Musty Jada.
Majalisar dokokin Adamawa ta warware rashin fahimtar dokar masarauta Ta ce babu gaskiya a batun rage ikon Lamidon Adamawa kamar yadda aka ce wasu ma yadawa.
Majalisar dokokin Adamawa ta yi zama kan kudiri game da kirkirar sababbin sarakuna ajin farko a jihar wanda Gwamna Ahmadu Fintiri ya gabatar a ranar Litinin.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya dauki nauyin karatun talakawa a karamar hukumar Ganye a jihar Adamawa. Ya raba tallafi ga makarantu
Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya rattaba hannu kan sabuwar dokar ta samar da sababbin masarautu da yake ganin za su taimaka wurin dakile matsalolin tsaro.
APC ta fara zage damtse kafin zaben 2027. Jam'iyyar ta rasa Adamawa a zaben 2023. Ankafa kwamitin mutum takwas domin daidaita 'yan jam'iyyar kafin zaben.
Kamfanin TCN ya ce matsalar wuta na shirin zama tarihi. An fara aikin inganta tashoshin lantarki a kasar nan. Kamfanin ya fara aiki daga jihar Legas.
Jihar Adamawa
Samu kari