Jihar Adamawa
Rahotanni sun tabbatar da cewa akalla mutane 22 ne suka ce ga garinku nan yayin da wani ramin haƙar ma'adanai ya rufta kansu a yankunan Adamawa, Taraba.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da yan bindiga sun mamaye wani yanki a karamar hukuma Zing da ke jihar Taraba inda suka kafa wata jar tuta.
Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa ya ƙaryata labarin kakaba harajin N40,000 ga ma'aikatan jihar da ake yaɗawa bayan fara biyan mafi ƙarancin albashi.
Jami’an hukumar kwastam ta kasa sun yi nasarar raba Najeriya da fetur da ya kai N71,760,930 idan ya shiga kasuwa, an yi kamen ana shirin sa ta a mukamin.
An shiga fargaba bayan kisan mutane da dama yayin da rikici ya balle tsakanin manoma da makiyaya a jihar Adamawa, inda jama'a da dama su ka rasa rayukansu.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya yi magana kan batun soke hujumar EFCC mai yaki da rashawa a Najeriya. Ya ce gyara ya kamata a yi mata.
Hukumar kwastam ta karya farashin man fetur a jihar Adamawa. Kwastam za ta rika sayar da litar fetur a kan N630 kuma ta ware gidajen mai biyu domin samar da sauki
Shugaban Izala Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi rashi yayin da surukarsa mai suna Hajiya Zainab ta rasu. Za a yi janazar surukar Sheikh Bala Lau a Adamawa.
Yan sanda sun cafke wata kishiya da ta ke ganawa yara kanana azaba a jihar Adamawa. Kishiyar ta azabtar da jarirai mace da namiji wajen hanasu abinci da musu duka.
Jihar Adamawa
Samu kari