Abun Al Ajabi
Ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika ya tabbatar da cewar jiragen saman Najeriya za su iso kasar a ranar Juma'a, 26 ga watan Mayu domin fara yin jigila.
Wata tsohuwa ta sauya kamanni gaba ɗaya bayan an gwangwaje ta da kwalliya ta zamani. Bidiyon kwalliyar da aka rangaɗa mata ya janyo cece-kuce sosai a yanar gizo
Sabani ya gibta tsakanin kakakin majalisar wakilai, Hon. Femi Gbajabiamila da mataimakinsa, Idris Wase yayin zaman majalisa na ranar Laraba, 24 ga watan Mayu.
Wani matashi ɗan Najeriya ya girgiza sosai bayan wacce zai aura ta nemi ya kawp N12m domin bikin aurensu. Hakan ya fusata matashin matuƙa inda ya ce ya fasa.
Wsta budurwa ta garzaya yanar gizo domin neman mijin aure. Budurwar mai samun N3.7m a wata, ta bayyana cewa tana son samun miji mai ɗaukar aƙalla N3m a wata.
Wata matashiya wacce ta bar addinin kiristanci don bautar ruwa ta bayyana cewa yan ruwa ne ubangijinta. Ta ce lokacin da take kirista tana ta mafarki da ruwa.
Wani mutumin kasar China ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan an gano shi yana tuka wata mota mai siffar takalmi a kan titi, tsawonsa ya kai mita uku.
Wata mata ta sha suka a soshiyal midiya bayan ta saki wasu hotunan yawon shakatawar da suka je tare da mijin nata. Ta tabbata hotunan mijin basa dauke da fuska.
Hukumar jami’ar AAU ta Edo, ta sallami ma’aikatanta 13 saboda zargin aikata laifuka da suka hada da karyar shekaru, zambar kudi, lalata da kuma aikata rashawa.
Abun Al Ajabi
Samu kari