Abuja
Abuja - Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umurci ministoci da shugabannin ma’aikatu da hukumomi da su bayyana nasarorin da gwamnatinsa ta samu cikin shekaru.
Jiahar Osun - Wani shaida a shari’ar da ake yi wa dakataccen mataimakin kwamishinan ‘yan sanda (DCP) Abba Kyari, ya ce gwajin aka yi wa sinadarin da aka gano.
Wani jirgin sama na kamfanin sufurin jirage Dana Air mai lambar rijista 5N DNA ya yi saukar gaggawa a babban birnin tarayya Abuja kan matsala da ta shafi inji.
ABUJA – Shugaban hukumar kiyaye hadurraa ta kasa Federal Road Safety Comissionn (FRSC), Boboye Oyeyemi, ya yi ritaya daga aiki. Rahoton Jaridar INDEPENDENT
A dai-dai lokacin da tsaro ke ƙara tabarbarewa a wasu sassan birnin tarayya Abuja. wasu yan bindiga sun shiga ƙuryar daki, sun sace wani hakimi a yankin Kubwa.
Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna sun kama daya daga cikin fursunonin da suka tsere daga gidan yarin Kuje, inji rahoton jaridar Punch a yau Litinin.
Abuja - Ana ci gaba da gudanar da bincike kan harin ta'addancin da aka kai a cibiyar tsaro ta Kuje a daidai lokacin da rundunar sojojin Najeriya ta tsare sojoj.
Brinin Abuja - Kwamandan NSCDC na FCT, Peter Maigari, wanda ya fitar da wannan rahoton a ranar Juma’a, 8 ga Yuli, 2022 wata lacca mai take; 'Sabuwar Barazana.
Abuja - Da yake jawabi a lokacin da aka kaddamar da shi a Abuja a ranar Juma’a, Baba-Ahmed ya ce ya amince da zama abokin takarar Obi ne saboda jajircewar sa.
Abuja
Samu kari