Abuja
Zababben gwamnan jihar Katsina Radda ya bayyana shirinsa idan aka rantsar dashi a matsayin gwamnan jihar Katsina a watan Mayu da ke tafe nan ba da jimawa ba.
PDP ta Zama Dage, Kyan Fada a Kwana Anayi Domin Jam'iyyar Tana Kara Daukan Zafi, Inda Ayu Yace Shugaban Jam'iyyar Yace Babu Wanda Ya Dakar-tar Dashi Yanzu Haka
Kungiyar Musulmai ta Al-Habibiyyah ta nemi Tinubu ya mai da hankalinsa ga samar da abinci da yakar takauci a Najeriya. Kungiyar ta yaba wa Tinubu da nasararsa.
Tarihi ya nuna cewa galibi shugabannin Najeriya da ke kan mulki ba su cin akwatunan zabe da ke fadar shugaban kasa wato Aso Rock duk da kasancewarsu kan mulki.
Mujidat Folashe Tinubu Ojo, yar zababben shugaban kasar Najeriya Bola Tinubu ta roki yan Najeriya su taiamaka masa domin ba zai iya gyaran kasar shi kadai ba.
Biyo bayan umarnin babban bankin Najeriya, bankuna sun ckka alƙawari sun bude rassansu a birnin tarayya Abuja yau Asabar kuma mutane na samun damar cire kuɗi.
Fadar Shugaban Kasa ta karyata jita-jitar cewa Shugaba Muhammadu Buhari yace ba zai mika mulki ga zababben shugaban kasa Bola Tinubu ba a ranar 29 ga watan Mayu
Masu Kai Harin Yanar Gizo Gizo Sun Kaddamar da Mummunan Hare Hare ga Manhajar INEC a Zaben Gwamnoni da Yan Majalisun Jihohi Kimanin 3,834,244 - Minista Pantami
Rantsar da Tinubu da Buhari Yake shirin yi shida shugaban alkalai na kasa, ya sabawa kundin tsarin mulkin najeriya kada a kuskura ayi Baba-Ahmed na labor party
Abuja
Samu kari