Abuja
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya gana da Sufetan yan sanda na kasa, Usman Alkali Baba, a hedkwatar Abuja kan kisan da aka yi wa Lauya a jaharsa.
Wata babban kotun tarayya da ke zamanta a babban birnin tarayya Abuja ta hana hukumar yan sandan farin kaya, DSS, da yaki da rashawa, EFCC, kama Godwin Emefiele
Majalisar wakilai na kokarin kawo dokar da za ta haramtawa 'yan sandan Najeriya shan barasa saboda illa da ake samu daga jami'an a kwanakin nan na barnar kisa.
Mazauna babban birnin tarayya kuma mabiya addinin Kirista, sun kai wa shugaba Buhari ziyara inda suka yi shagalin bikin Kirsimetin bana tare da shugaban kasan.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa zai yi duk mai yiwuwa wajen gujewa rikici bayan ya sauka mulki a 2023. Ya ce zai bar Abuja ya koma garinsu Daura.
Shugaba Buhari ya bayyana cewa cutar sikila ne ta yi sanadin rasuwar yayan sa biyu da tsohuwar matarsa marigayiya Safinatu ta haifa masa kafin ya auri Aisha
Lauyan shugaban 'yan awaren IPOB, Aloy Ejimakor, ya sanar da cewa wanda yake karewa, Nnamdi Kanu yana bukatar aikin zuciya tun a watan Agusta da ya gabata.
Bishir Mangal, mataimakin ciyaman kuma shugaba na kamfanin sufirin jiragen sama na Max Air, ya riga mu gidan gaskiya. Mangal ya rasu ne a birnin tarayya Abuja.
Mataimakiyar shugaban babban bankin Najeriya, Aisha Ahmad, ta bayyana Gaban Majalisar wakilai inda take wakiltar Emefiele don jawabi kan sabbin tsarikansu.
Abuja
Samu kari