Abuja
Wata mata mai suna Hauwau Abubakar ta maka mahaifiyarta a kotu don ta nemo mata mahaifinta ganin yadda kannenta da suke zama wuri daya su ke mata gori a kullum.
Kungiyar Kwadago ta Kasa, NLC ta yi barazanar shiga yajin aiki a ranar 14 ga watan Agusta idan Gwamnatin Tarayya ba ta janye karar da ta shigar da kungiyar ba.
Sabon shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Umar Ganduje ya sha alwashin kawo sauyi a APC da kuma yin nasara a zabukan da ke tafe a jihohi uku a wannan shekara.
Jam'iyyar APC mai mulki ta zabi tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje a matsayin shugabanta na kasa yayin taron masu ruwa da tsaki a Abuja a yau Alhamis.
An bayyana yawan ƙuri'un da kowace daga shiyyoyin Najeriya shida ta bai wa Shugaba Bola Tinubu lokacin zaɓe, da kuma yawan ministocin da kowace daga cikinsu.
An kama wani fasinja da ba a bayyana sunansa ba saboda satar naira miliyan daya a cikin wani jirgi na kamfanin Air Peace, mai jigilar mutane zuwa Fatakwal daga.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi karar kungiyoyin kwadago na NLC da TUC a kotun masan'antu na kasa dake Abuja kan zarginsa da saba umurnin hana yin zanga-zanga
Yayin tantance ministoci a majalisa, Sanaya Davou daga Plateau ya bukaci Dele Alake ya karanto taken Najeriya inda Godswill Akpabio ya ce ya risina ya wuce.
Manyan hafsoshin tsaron kasashen yammacin Afirka na gana wa yanzu haka a hedkwatar tsaron Najeriya da ke birnin tarayya Abuja kan batun juyin mulkin Nijar.
Abuja
Samu kari