Abuja
Maciji ya sari daya daga cikin ƴaƴan babban limamin masallacin Yangoji da ke karamar hukumar Kwali a Abuja, Aliyu Abubakar Usman mai shekaru 22 yayin da ya tser
Ana kyautata zaton wasu 'yan kasuwa sun mutu sakamakon gobara da ta tashi a kasuwar Maitama da ke Kubwa, karamar hukumar Bwari a babban birnin tarayya, Abuja. A
Rahoton da muke samu ya bayyana mana cewa, an ceto malaman jami'ar Abuja da aka sace a ranar Talata da ta gabata a gidanjensu mallakar jami'ar ta Abuja a Najeri
An samu labaran cewa mutum shida da yan bindiga suka sace a Jami'ar birnin tarayya Abuja sun samu kubuta. Wani ma'aikaci a jami'ar ya bayyana cewa an ganosu.
Rundunar yan sandan birnin tarayya ta karyata rahoton cewa an yi nasarar ceto mutane shida da yan bindiga suka yi garkuwa da su a gidajen malaman jami'ar Abuja.
Tsagerun yan bindiga sun kai hari gidajen malaman makarantar sakandare na Abuja a Yebu da ke karamar hukumar Kwali, sun sace mataimakin shugaban makarantar.
Babbar jam'iyyar hamayya, PDP, ta yi Allah wadai da harin yan bindiga a jami'ar babban birnin tarayya Abuja, tare da sace malamai hudu da wasu 'ya'yan su .
Rahoto ya nuna akwai farfesoshi guda biyu a cikin mutane shida da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jami'ar Abuja a safiyar ranar Talata, 2 ga watan Nuwamba.
Hukumar 'yan sandan babbar birnin tarayya ta tabbatar da harin da 'yan bindiga suka kai jami'ar Abuja, ta ce sun yi awon gaba da akalla ma'aikata su shida.
Abuja
Samu kari