Abuja
'Yan majalisar wakilai daga yankin Arewa maso Yamma sun yi kira ga mutanen yankin da su hakura da fitowa zanga-zangar da aka shirya gudanarwa a fadin kasar nan.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya bukaci 'yan Najeriya da su hakura da fitowa kan tituna domin gudanar da zanga-zanga a fadin kasar nan.
Babban Sifetan 'yan sanda a Najeriya, Kayode Egbetokun ya ba matasa masu shirin zanga-zanga damar gudanar da ita cikin lumana amma tare da gindaya wasu sharuɗa.
Masana'antar shirya fina-fina ta Nollywood ta tafka babban rashin jarumi kuma furodusa mai suna Charles Owoyemi bayan ya sha fama da gajeruwar jinya.
Rundunar 'yan sanda ta tura jami'anta akalla 4,200 birnin Tarayya Abuja domin dakile miyagu da za su shiga zanga-zanga da matasa ke shirin yi a Najeriya.
Kwamishinan ƴan sandan birnin tarayya Abuja ya tabbatar da cafke mutum biyu da ake zargin da fashi da makami bayan kashe abokansu biyu a Mabushi.
Kungiyar 'yan kasuwa ta kasa (TUC) ta bayyana cewa ba ta kira kowa ya fito zanga-zanga ba, amma dokar kasa ta bawa kowa damar ya fito ya yi zanga-zangar lumana.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya saka labule da malaman addinin Musulunci na bangaren Izala da Darika. An tattauna batutuwan da suka shafi zanga-zanga da tattali.
Sarkin Musulmi, Sultan Sa'ad Abubakar ya jagoranci sarakunan gargajiya ciki har da Ooni na Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi domin ganawa da Bola Tinubu a Abuja.
Abuja
Samu kari