Abuja
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya bayyana shirin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya sake bibiyar jinginar da filayen sama guda biyu a kasar nan.
Babban malamin addinin Musulunci sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya dakatar da wani matashi mai suna Auwal da yake kokarin tattaki zuwa wajensa a Abuja.
An sake barkewa da murna bayan Naira ta sake nakasa dala a kasuwa a yau Litinin 27 ga watan Mayu yayin da ta karu da 10.71% idan aka kwatanta da makon jiya.
An shiga fargaba yayin da wasu fasinjoji suka gamu da tsautsayi bayan jirgin kasa daga Kaduna zuwa Abuja ya samu matsala a tsakiya daji inda tarago suka ƙwabe.
Nadin sabon Sarkin Kano Muhammadu Sunusi II ya tayar da kura a babban birnin tarayya Abuja,yayin da wasu matasa suka fara zanga-zanga domin nuna bacin ransu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sanar da cewa gwamnatinsa za ta yafe kudin hawa jirgin kasan Abuja da zai kaddamar na wata biyu. Ministan Abuja, Nyesom Wike ne ya sanar
Rundunar sojojin Najeriya ta samu galaba kan wasu masu garkuwa da mutane dake cin kasuwarsu a Abuja da jihar Oyo. An kama mutane hudu ciki har da mata guda 2.
Wani dan sanda a birnin trayya Abuja ya harbe wani mutum mai suna Onyechukwu Anene bayan hatsari da dan acaba. Dan sandan ya nemi su tafi caji ofis amma yaki.
Wasu 'yan daba sun lakadawa masu zanga-zangar ganin an sauke Abdullahi Umar Ganduje daga shugabancin jam'iyyar APC dukan tsiya a birnin tarayya Abuja.
Abuja
Samu kari