Bola Tinubu
Kungiyar Inyamurai mazauna jihohin arewa 19 da Abuja mai suna Igbo Delegates Assembly (IDA) ta yi watsi da rade-radin cewa tana goyon bayan Bola Tinubu a 2023.
Gabannin babban zaben 2023, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna karfin gwiwar cewa jam'iyyarsu ta APC mai mulki a kasar za ta lashe zabe a jihar Zamfara.
Bola Tinubu ya hakikance a kan janye tallafin man fetur, lita zai iya haura N400 a Najeriya. NNPCL da 'yan Kasuwa su na lissafin yadda farashin zai tsaya a N148
Dan takarar shugaban Kasa a Jam'iyyar APC Bola AHmed Tinubu yace muddin aka zabe shi a matsayin shugaban kasar Nigeria to maganr kuma wutar lantarki ta kare
Ana tuhumar Ahmad Lawan wanda Bola Tinubu ya taimaka a siyasa da yi wa PDP aiki. Festus Keyamo ya ce tun fil azal Sanatan bai taba marawa jam’iyyar PDP baya ba
Babban malamin adddin kuma fitaccen mai hasashen abin da ke faruwa ya bayyana wanda zai lashe zaben 2023. Ya ce akwai yiwuwar Tinubu ya lashe zaben badi kawai.
A jiya Malam Garba Shehu ya tabbatar da cewa mai gidansa watau Muhammadu Buhari yana tare da Bola Tinubu, kuma zai taya shi yin kamfe domin ya zama magajinsa.
A lokacin da wasu ke cewa Yemi Osinbajo bai goyon bayan Bola Tinubu/Kashim Shettima sai ga shi Mataimakin Shugaban kasa ya sa labule da Bola Tinubu da Shettima.
Kwamitin kamfen din dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, ta bakin Hannatu Musawa, tace sadaka ne ba cin hanci ba kudin da Tinubu ya bawa wani a bidiyo.
Bola Tinubu
Samu kari