Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin girma ga Manjo Janar Abdulsalam Bagudu Ibrahim, wanda ya taba zama mukaddashin hafsan sojojin kasa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da nada manyan sakatarori biyar a ma'aikatar gwamnatin tarayya. Wadanda aka nada sun fito daga yankunan kasar.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta zargi shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio da bayar da umarni a kwace mata fasfo.
A labarin nan, za a ji yadda Baba Adam, wani 'dan Najeriya mazaunin Amurka ya shawarci gwamnatin kasar nan da ta dauki matakan da suka dace bayan barazanar Trump.
Tsohon shugaban Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar ya yi magana kan barazanar kai hari da shugaban Amurka ya yi ga Najeriya kan zargin kisan kiyashi ga Kiristoci.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya zargi 'yan adawa da zazzafar siyasa har ta kai ga yada cewa ana kashe kiristoci.
Dan majalisa a Amurka, Riley M Moore ya zargi Sanata Rabiu Kwankwaso da goyon bayan danniyar addini ta hanyar dokar Shari’a lokacin da yake gwamna Kano.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba da matakin da gwamnan jihar Bayelsa ya dauka na sauya sheka zuwa jam'iyyar APC. Ya ce suna alfahari da shi.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya bayyana cewa zai hada kai da shugabannin APC domin tabbatar da nasarar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a 2027.
Bola Tinubu
Samu kari