Bola Tinubu
Kotun sauraron karar zaben shugaban kasa mai zama a birnin Abuja ta ɗage zaman shari'a kan karar da jam'iyyar APM ta kalubalanci nasarar Aaiwaju Bola Tinubu.
Kowane lokaci daga yanzu, zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ka iya ficewa daga Najeriya inji hadiminsa na bangaren midiya, Mista Tunde Rahman.
Wata kungiya ta ‘yan majalisa za ta goyi bayan matakin da APC ta dauka a majalisa, sun sallamawa matsayar Shugabannin Jam’iyyar, za ta ba Bola Tinubu hadin-kai.
Tajuddeen Abbas ya yi bayanin abin da ya sa Arewa maso Yamma ta samu Shugaban majalisar wakilai da mataimakin shugaban majalisar dattawa a lissafinsu na APC.
Wani babban jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC), ya bayyana abu ɗaya tilo da ka iya hana rantsar da Bola Tinubu, a matsayin sabon shugaban ƙasa.
Kotun sauraron kararrakin zabe ta fara sauraron karar da dan takarar shugabancin kasa a PDP Atiku Abubakar da Peter Obi na jam'iyyar Labour suka shigar suna
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben da ya gabata, Alhaji Atiku Abubakar ya dauki manyan lauyoyi har 19 domin kalubalantar nasarar Tinubu a kotu
Daya daga cikin jam'iyyun adawan da suka maka Bola Tinubu a gaban Kotu, jam'iyyar Action Alliance, ta janye korafinta kan zababben shugaban ƙasa a zaman yau.
Sanatocin Ibo ba su yarda da ‘Dan takaran Tinubu ba a takarar Majalisa. An yi kira ga Bola Tinubu ya yi adalci, a tabbata Ibo ya zama shugaban majalisar dattawa
Bola Tinubu
Samu kari