Bola Tinubu
Tsohon Gwamnan Zamfara zai hada-kai da Sanatocin PDP domin yakar APC. Abdul’Aziz Yari ba zai janye takarar da yake ni na shugabancin majalisar dattawa a bana ba
Wani Ba'amurke ya so a nuna masa wasu sirruka game da halin da Tinubu ya shiga a baya na batun miyagun kwayoyi da kuma tasirinsu ga yadda lamurra suke a baya.
Gwamna El-Rufai na jihar Kaduna ya magantu game da jita-jitar da ake yadawa kan cewa yana neman a bashi kujera a mulkin Tinubu da za a fara nan ba da jimawa ba.
Shugaban ƙasa mai jiran gado, Bola Ahmed Tinubu, ya taya sabon sarkin Ingila, Sarki Charles na III murnar naɗinsa a hukumance ranar Asabar 6 ga watan Mayu.
Gwamnan jihar Kaduna, El-Rufai ya yi watsi da rade-radin cewa yana kamun kafa don samun mukamin shugaban ma'aikatan shugaban kasa a majlisar Sanata Bola Tinubu.
Fitaccen lauya masanin doka Festus Ogun ya bayyana cewa doka bata bada damar dakatar da rantsar da Tinubu da ake shirin yi a 29 ga watan nan da muke ciki ba
Mataimakiyar gwamna ta farko a Najeriya Hajiya Sinatu OJikutu ta yi amai ta lashe kan ikirarin da ta yi na cewar za ta bar Najeriya in Tinubu ya ci zaben shugab
Gwamna David Umahi na jihar Ebonyi ya ce ya hakura da kudirinsa na son zama shugaban majalisar dattawa sannan ya marawa Godswill Akpabio, tsohon minista baya.
Zababben shugaban kasa, Bola Tinubu ya jinjinawa marigayi shugaban kasa Yar'Adua kan jajircewa da ya yi wajen tabba daatar dmokradiyya da shugabanci nagari.
Bola Tinubu
Samu kari