Bola Tinubu
Tun farko da aka kaddamar da sauyin kudi a Najeriya, akwai hwa,gwamnonin da suka bayyana cewa, basu yarda akwai alheri a cikin lamarin ba, akwai su El-Rufai.
Bola Tinubu zai nada masu taimakawa da ba shi shawara, ana sa ran wadanda za a nada za su kunshi masu magana da bakinsa da mukarraban cikin gida da mu ka kawo
An rahoto cewa za a yi wa dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele tambayoyi kan basussukan da aka bai wa manoma karkashin shirin Fadama.
Rahotanni sun tabbatar sa yarjejeniyar da aka cimma tsakanin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da Sanata Godswill Akpabio kan shugabancin majalisar dattawa ta 10.
Emefiele da Tinubu ya dakatar a ranar Juma'a 9 ga watan Yunin da muke ciki, ya yi abubuwa da dama a kujerarsa ta CBN da suka janyo masa suka daga 'yan Najeriya.
Tsohon sanatan Bayelsa ta gabas a majalisar dattawa, Ben Murray-Bruce, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu na daukar matakan da suka dace a gwamnatinsa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, bai dakatar da Malam Mele Kyari ba daga shugabancin kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL).
Za a ji cewa Godwin Emefiele ya ga ta kan shi domin Hukumar DSS ba ta da niyyar fito da shi. Bisa dukkan alamu dakataccen Gwamnan CBN zai kara kwanaki a tsare.
Dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, na tsare a hannun jami’an tsaro na farin kaya kamar yadda rundunar yan sandan sirrin ta sanar.
Bola Tinubu
Samu kari