Bola Tinubu
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta mayar da martani kan zargin cewa Shugaba Tinubu ya kira alƙalin alƙalai na ƙasa kan shari'ar zaɓen shugaban ƙasa.
Majalisar dattawan Najeriya za ta karanto jerin sunayen ministocin Shugaba Bola Tinubu a yau Laraba, 19 ga watan Yuli bayan an kwashe dogon lokaci ana jira.
Daniel Bwala ya yabi halin Babatunde Oglala, SAN da Dr. Kayode Fayemi da sauran Yarbawan APC ganin Abdullahi Adamu ya tafi, ya ce mulki ba abin dorewa ba ne.
Shugaban Najeriya Bola Tinubu, ya janye batun raba N8000 a wata, dole za a sake duba tsarin da ya yi niyyar kawowa domin rage radadin janye tallafin fetur.
Wasu fitattun yan siyasa kamar su Bode George, Ayodele Fayose da Nasir El-Rufai sun ce ba za su karbi mukaman ministoci ba idan Shugaban kasa Tinubu ya zabe su.
Jam'iyyar Labour Party ta bayyana cewa yanzu ƴan Najeriya suka soma indai shan wuya ne a ƙarƙashin gwamnatin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a ƙasa.
Wani masoyin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa cire tallafin man fetur da shugaban kasar ya yi ne ya janyowa damalmalewar abubuwa a kasa baki day.
Kungiyar ƙwadago ta ƙasa ta yi fatali da ƙarin kuɗin man fetur da aka yi inda tace sam hakan ba abinda ƴan Najeriya za su amince ne da shi ba ne kwata-kwata.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan da gwamnonin jihohin Imo, Ogun da Kwara a fadarsa Aso Villa da ke Abuja.
Bola Tinubu
Samu kari