Bola Tinubu
Mutane sun fara dawowa daga rakiyar Shugaba Bola Tinubu kan tashin fetur. A Twitter irinsu Sani Waspapping da Kwamred Abiyos Roni su na ta zazzagawa APC masifa.
Gidan tsohon shugaban APC da ya saba ganin ‘yan siyasa, ya koma dandalin jami’an tsaro kuma EFCC za tayi binciken kan zargin da ake yi na facaka da N30bn a NWC.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bayyana cewa a yanzu fa na hannun daman tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari sun dawo marayu a jam'iyyar APC.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa nan ba da jimawa ba farashin mai zai karye yayin da dillalan man fetur suka fara shigo da man cikin Najeriya don wadatuwar shi
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya aike da saƙon ta'aziyya da jaje ga fitaccen ɗan kasuwa, Mangal bisa rasuwar matarsa da Imam Adigun bisa rasuwar mahaifiyarsa.
A wadanda za su iya karbar kujerar Abdullahi Adamu a APC akwai Sanata Tanko Umaru Almakura, wani na-hannun daman Bola Tinubu da kuma wani tsohon Gwamnan Filato.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya dawo gida Najeriya yayin da rikicin da ya dabaibaye APC mai mulki ya kara kamari kuma shugabanta, Abduallahi Adamu ya yi murabus.
Ana hasashen shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai nada Wale Edun a matsayin minista daga jihar Ogun, Edun shi ne mai ba wa shugaban shawara akan harkokin kudade
Masu amfani da shafukan sada zumunta sun ayyana sunan wanda ya dace da kujerar shugaban APC mai ci. A cewarsu babu wanda ya dace irin Abdullahi Umar Ganduje.
Bola Tinubu
Samu kari