Bola Tinubu
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da sunayen ministoci ga majalisar dattawa domin tantancewa. Wasu daga cikin ministocin ana yi musu kallon iyayen gida.
Ministan da shugaba Tinubu ya zaɓo ya sha tambayoyi a gaban majalisa, kan yadda ya fara karatu a jami'a da sakamakon sakandire wanda ya ci darussa 2 kacal.
Sanata Shehu Sani ya soki jawabin Shugaba Tinubu inda ya kwatanta da cewa ba maraba da na Buhari, ya ce mutum na bukatar fanka idan ya na sauraran jawabin.
Gwamnatin Tarayya ta fara tattaunawa da Kungiyar Kwadago, NLC, kan shirin kungiyar na shiga yajin aiki bayan cire tallafin man fetur a kasar da Tinubu ya yi.
Wanda aka fara da shi a ranar Talata shi ne Sanata David Umahi wanda ‘dan majalisar dattawa ne da yake shirin zama Sanata. Bayan nan an tantance Nasir El-Rufai
Kotun sauraron kararrakin zaben shugaban ƙasa a Najeriya ta ajiye yanke hukunci kan ƙarar da Atiku Abubakar ya kalubalanci nasarar Tinubu a babban zaben 2023.
Majalisar dattawa za ta kammala tantance ministocin da Shugaba Tinubu ya naɗa a yau Talata. Majalisar za ta tantance ragowar ministocin su 14 a yau Talata.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana abinda ya tsaya masa rai, kuma yake hana shi yin bacci dare da da rana. Ya ce kokarin ganin ya inganta rayuwar 'yan.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa albashin da ake bai wa 'yan majalisun ba ya Isarsu Wajen biyan buƙatun mutanen da suke.
Bola Tinubu
Samu kari