Bola Tinubu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ta tattala makudan kudin da suka kai naira tiriliyan ɗaya daga cire tallafin kan fetur a Najeriya.
An binciko yarejeniyar Bola Tinubu da Nasir El-Rufai shekara 1 kafin nada Ministoci. Wasu sun taso Nasir El-Rufai a gaba saboda za a ba shi Minista a Najeriya.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya amince da samar da motocin Bas a manyan makarantun gaba da sakandire a sassan ƙasar nan domin tallafawa ɗalibai.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa Ajuri Ngelale, tsohon hadimin Yemi Osinbajo, a matsayin mai ba shi shawara ta musamma kan harkokin yaɗa labarai .
Bola Tinubu ya yi jawabi a matsayin shugaban Najeriya kan halin da kasa ta ke ciki, za a taimakawa kamfanoni, manoma da masu bukatar motocin hawa cikin sauki.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi cikakken bayani kan dalilin da ya sa gwamnatinsa ta dakatar da ci gaba da biyan tallafin man fetur, ya ce wasu 'yan.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gargadi makarantun gaba da sakandare kan karbar kudade ba tare da dalili ba ganin yadda ake cikin matsin tattalin arziki.
Tsohon ministan ayyuka a mulkin Olusegun Obasanjo, Adeseye Ogunlewe ya fadi dalilin da yasa aka ba wa tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike mukamin minista.
Majalisar Dattawa ta fara tantance ministocin Tinubu guda 28 da ya mika mata a yau Litinin yayin da ta kammala tantance guda 20 a dakin majalisar da ke Abuja.
Bola Tinubu
Samu kari