Bola Tinubu
Majalisar dattawa ta kafa kwamitin mutum uku da zai tattauna da ƙungiyoyin dake gudanar da zanga-zanga waɗanda suka karya ƙofar shiga majalisar a ranar Laraba.
Tinubu na iya rasa kujerarsa ta shugabanci idan aka yi la'akari da wadansu muhimman abubuwa guda biyar da ake kalubalantarsa a kansu a gaban kotun zabe da ke.
Wani sanata ya nemi kawowa Nasir El-Rufai, tsohon gwamnan jihar Kaduna cikas a yayin da ake tantace shi domin zama minista a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu. Ya
Ba gaskiya ba ne wallafar da wani shafin watsa labarai a yanar gizo cewa an ƙona gidan mai shari'a Haruna Tsammani bisa hukuncinsa kan karar Atiku/Obi da Bola.
Kungiyar kare hakkin Musulmi (MURIC), ta yi kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya samar da tsarukan bai wa Musulmin Najeriya bashi mara ruwa. MURIC ta nemi.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya fusata inda aka gano shi a wani bidiyo cikin firgici yayin da ya rasa inda ya ajiye wayoyin sa a kotu
Watanni biyu da zama Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu yana fuskantar fushin a'ummarsa. Mutane sun yi watsi da Gwamna, an fara zanga-zanga a jihar Kano.
An nunawa Bola Tinubu amfani da ƙarfin soja wajen dawo da farar hula a Nijar zai jawo masifa. Idan tarzoma ta tashi a Jamhuriyyar, ‘yan gudun hijira za su shigo
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya samu sabon gargaɗi na kada ya yi amfani da ƙarfin soja akan sojojin da suka kifar da gwamnatin farar hula a Jamhuriyar Nijar.
Bola Tinubu
Samu kari