Bola Tinubu
Tun bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a jamhuriyar Nijar, abubuwa da dama sun faru inda kuma har yanzu abubuwa ke ci gaba da faruwa a ciki da wajen ƙasar.
A yau ne aka samu labari Gwamnatin ta dauki hanyar gyara tattalin Najeriya, an kafa kwamiti na musamman. Shugaban Najeriya ya rantsa da kwamitin a Aso Rock.
Dakarun Mali da Burkina Faso sun isa Jamhuriyar Nijar don taimaka wa sojojin kasar da su ka yi juyin mulki kan shirin artabu da taron kungiyar kasashen ECOWAS.
Abdulaziz Abdulaziz ya ce Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu tayi wa mutanen Arewa riga da wando, shugaban kasa ya warewa yankinsa tulin mukamai daga Mayu zuwa yanzu.
An tabbatar da ministocin Tinubu 45 daga cikin 48 da ya tura Majalisar Dattawan Najeriya. Daga cikin 45 ɗin da aka samu nasarar tabbatarwa, akwai wasu 2 da ke.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da Farfesa Ngozi Okonjo-Iweala a fadar shugaban ƙasa tare da wani daga cikin ministocinsa da aka amince da shi.
Majalisar dattawa ta bayyana cewa akwai yiwuwar ƙila ta sake gayyatar Nasir El-Rufai da sauran ministoci biyu da ba a amince da su ba, don sake tantance su.
Shugaban Kungiyar Kwadago, NLC, Joe Ajaero ya ce Shugaba Tinubu ya fada musu a gida mai dakuna biyu ya ke kwana don rage yawan kashe kudade na gwamnatinsa.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai (MURIC) ta bukaci bayani bayan majalisar Dattawa ta ki tabbatar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai a mukamin minista.
Bola Tinubu
Samu kari