Bola Tinubu
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya yi rabon buhunan shinkafa 2,000 ga al'ummar garin Maiduguri babban birnin jihar. Gwamnan ya yi rabon ne domin.
Shugaban majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya ruga fadar shugaban kasa bayan samun hatsaniya a majalisar kan tantance Festus Keyamo a yau Litinin a Abuja.
Nyesom Wike da Festus Keyamo ya tsallake Majalisar Dattawa ta kammala aikin tantance wadanda ake so su zama Ministocin tarayya, kuma ta gabatar da sunayensu.
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana dalilin da ya sanya Shugaba Tinubu bai naɗa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso muƙamin minista ba.
Tsohon gwamnan jihar Ebonyi, kuma sanata mai wakiltar Ebonyi ta Kudu a Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Dave Umahi, ya bayyana yadda wani likitan asibiti.
A yau Litinin 31 ga watan Yuli ne Majalisar Najeriya ta fara tantance wasu daga cikin mutanen da Shugaba Bola Tinubu ya tura sunayensu don nada su ministoci.
Dr. Mariya Mahmood Bunkure ta samu goyon bayan duka Sanatocin Jihar Kano a Majalisar Dattawa. Wannan likita ce ta canji Maryam Shetty a makon da ya gabata.
Babban hafsan sojojin Najeriya, Taoreed Lagbaja, ya ce sojin ƙasar za su tabbatar da cewa su kare dimokuraɗiyya tare da yin aiki tuƙuru wajen tabbatar da tsaro.
Kungiyar limaman majami'u da takwararta ta Jama'atu Nasril Islam sun yi gargadi kan shirin afkawa Nijar da kasashen ECOWAS ke shirin yi, sun neman a yi sulhu.
Bola Tinubu
Samu kari