Bola Tinubu
Za a ji jerin abubuwan da su ka jawowa Nasir El-Rufai matsala wajen zama Ministan Bola Tinubu, hakan ya shafi Sanata Abubakar Sani Danladi da Stella Okotete.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya caccaki matakin amfani da ƙarfi da kungiyar ECOWAS ke shirin yi akan sojojin da suka yi juyin mulki.
Tun daga Nasir El-Rufai zuwa Festus Keyamo, rahotonmu ya kawo jeringiyar ‘yan siyasa ko kwararrun a fannoninsu da su ga ta kan su da su ka tsaya gaban Sanatoci.
Akalla an kiyasta bashin da Najeriya ke bin Jamhuriyar Nijar fiye da Naira biliyan 4 na wutar lantarki kadai bayan kasar ta sayi fiye da kashi 60 na wutar.
Za a ji cewa Mataimakin shugaban majalisar wakilai a Najeriya, Hon. Ben Kalu ya roki shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kara yawan kujerun Ministocin kudu maso gabas
Watakila Nasir El-Rufai ba zai shiga cikin ministocin da Bola Tinubu zai yi aiki da su ba, ya fadawa shugaban kasa bai sha’awar kujera, abin ya fita daga ran sa
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana a wani tsohon bidiyo cewa zai goyi bayan gwamnatin shugaba Bola Tinubu a matsayin mashawarci daga waje.
Najeriya ta rasa matakin farko a jerin kasashe mafi samar da mai a Nahiyar Afirka, ta sauko mataki na uku bayan Libya ta kasance na daya da ganga 1,173m a rana.
Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta goyi bayan kungiyar ECOWAS kan matakin soji da ta dauka a kan Jamhuriyar Nijar bayan hambarar da Mohamed Bazoum a karagar mulki
Bola Tinubu
Samu kari