Bola Tinubu
Yau Litinin 21 ga watan Agustan shekarar 2023 ne aka sa ran Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai rantsar da sabbin ministocin gwamnatinsa da majalisa ta tantance.
Rahoton Bankin Raya Nahiyar Afirka, AfDB da hadin gwiwar cibiyar ci gaban masana'antu ta saka Najeriya a jerin kasashen Nahiyar Afirka mafi karfin masana'antu.
Peter Obi, jagoran jam'iyyar Labour Party (LP) ya yi magana kan batun hadewa Atiku Abubakar da Rabiu Musa Kwankwaso domin ƙwace mulki a hannun jam'iyyar APC.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da ministocinsa guda 45, inda tara daga cikin ministocin za su fayyace nasara ko gazawar sabuwar gwamnati mai ci.
Ministan Tinubu na bunƙasa harkokin ma'adinai na ƙasa Dele Alake, ya yi bayani kan dalilin da ya sa Tinubu ya naɗa shi matsayin ministan da zai riƙe ma'aikatar.
Muhammed Idris, sabon ministan yaɗa labarai da wayar da kan al'umma ya sha alwashin cewa ma'aikatar ba zata faɗi karya ba domin kare gwamnatin shugaba Tinubu.
Jigo a jam'iyyar APC, Chukwuebuka Obidike ya bayyana cewa tsare-tsaren da Bola Tinubu ya dauko zai tsamo 'yan Najeriya fiye da miliyan 70 nan ba da jimawa ba.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya raba sabbin mukaman ministoci a ranar Laraba 16 ga watan Agusta, Imaan Sulaiman Ibrahim na daga cikin wadanda su ka samu mukamin.
Ƴan Najeriya sun yi martani bayan an yi wani muhimmin kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa ɗansa Seyi Tinubu, a muƙamin minista a gwamnatinsa.
Bola Tinubu
Samu kari