Bola Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya fadi dalilan da ya sa bai kamata jami'ar Chicago ta saki shaidar karatunsa ga dan takarar shugaban kasa a jami'iyyar PDP, Atiku Abubakar.
Shugaban ƙasa, A. Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga 'yan Najeriya da su sauya duk wani gwamna da ya gaza kawo sauƙin da ya kamata idan babban zaɓe ya zagayo.
An ji magoya baya sun shiga duhu a sakamakon haduwar Rabiu Musa Kwankwaso da Bola Tinubu bayan zaman da jigon na NNPP ya yi da Atiku Abubakar a gidansa kwanaki.
Bola Ahmed Tinubu, shugaban ƙasa a Najeriya ya yi ganawar sirri da Nyesom Wiƙe, ministam babban birnin tarayya a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja ranar Alhamis.
Hukumar Kididdiga ta Kasa, NBS ta bayyana cewa rashin aikin yi a Najeriya ya ragu da kaso 4.1 cikin dari a farkon shekarar 2023 wanda hakan ci gaba ne sosai.
Wani sabon zargi da ƙungiyar HURIWA ta yi ya nuna cewa ministar shugaban ƙaasa Bola Ahmed Tinubu, Hannatu Musa Musawa, ba ta kammala bautar ƙasa (NYSC) ba.
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da siyar da iskar gas Naira 250 ko wace lita inda ya bukaci 'yan Najeriya da su shirya amfani da ababan hawan masu amfani da gas.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya soki Shugaba Bola Tinubu bayan cire tallafi inda ya ce ya yi mamaki ashe dama shugaban ba shi da wani tsari kafin aiwatarwa
Jam'iyyar PDP ta yi amanna cewa kwanakin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, sun kusa ƙarewa yayin da jami'ar Chicago ta amince za ta saki takardun karatunsa.
Bola Tinubu
Samu kari