Bola Tinubu
Kwana biyu bayan kama aiki a matsayin ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana tsare-tsaren da hukumar babban birnin tarayya ke yi don farfado da layin dogo.
Wani bidiyo ya karade kafofin sadarwa inda aka gano matashi ya kwanta har kasa ya na rokon Tinubu kan halin da ake ciki, ya roki shugaban cikin harshen Yarbanci
Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu zai sake zabo Kwamishinoni da zai nada. Mai girma Gwamnan ya aika sunayen mutane 39, amma an dawo masa da wasu 17 a yau.
Ƙungiyar The Natives mai rajin kare dimokuraɗiyya ta ja kunnen ministoci cewa babu batun sanya ko wasa wajen sauke nauyin da aka ɗora musu na kawo sauyi a ƙasa.
A karon farko, kasar Indiya ta yi nasarar saukar da kumbonta a kusurwar Kudu ta duniyar wata bayan kumbon Rasha ya tarwatse a kokarin cilla shi duniyar wata.
Kamar yadda Hukumar RMFAC ta yanka, a albashi akwai, Minista ya na samun N650,135.99 a wata. Alawus da gwamnatin tarayya ta ke biyan Minista sun kai biliyoyi.
Mamban kwamitin miƙa mulki na jam'iyar APC, Aliyu Audu ya bayyana cewa ministoci 45 da shugaba Tinubu ya naɗa sun yi kadan a Najeriya duba da halin da ake ciki.
Idan za ayi rusau a Abuja, binciken FCTA ya nuna gidaje 6, 000 ake magana. Abin zai taba Gishiri, Gwagwalape, Idu, Jabi, Kado, Karshi, Karu, Kubwa, da Lokogoma.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya bayyana cewa ba da tallafi ga al'umma ba shi da wani amfani idan aka kwatanta da gyaran tituna a fadin Najeriya baki daya.
Bola Tinubu
Samu kari