Bola Tinubu
Jigo a jam'iyyar PDP, Daniel Bwala ya ce dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar kiran waya kadai zai yi wa Shugaba Tinubu ya kori Wike a mukaminsa
Babban bankin Najeriya (CBN), ya musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa na cewa yana ƙoƙarin sauya fasalin kuɗaɗen Najeriya ta yanda duk dala ɗaya za ta dawo.
Yayin da ake tunanin farashin siminti na iya saukowa, Fasto Elijah Ayodele ya bayyana cewa hakan ba zai taba faruwa ba kamar yadda mutane ke zato.
Ɗaniel Bwala hadimin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ya caccaki shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu kan yawan zuwa ƙasar waje.
Shugaba Tinubu ya sha alwashin rage biyan basuka da kudaden shiga kamar yadda gwamnatin baya ta ke yi, ya ce wannan tsari ya na hallaka tattalin arzikin kasa.
Lambar Godwin Emefiele ta fito a wani bincike da ake yi, nan da ‘yan kwanaki kadan mutanen Najeriya su ji labarin badakalar da za ta shiga cikin mafi girma a tarihi.
Gamayyyar ƙungiyoyin magoya bayan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, sun buƙaci shugaban ƙasa Tinubu ya maye gurbin ministan Kaduna da shugabansu.
Yayin da ake ci gaba da zaman shiri tsakanin Jamhuriyar Nijar da kungiyar ECOWAS, sojin Nijar sun yanke alakar soji da kasar Jamhuriyyar Benin kan zargin zagon kasa.
Tun bayan hawan Shugaba Tinubu karagar mulki ya ke ta rusa wasu daga cikin tsare-tsaren tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da su ka hada da kiwon shanu.
Bola Tinubu
Samu kari