Bola Tinubu
A ranar 1 ga Oktoba Najeriya za ta cika shekara 63 da samun ‘yancin kai a hannun turawan Birtaniya. Kwamiti mai mutane 15 zai shirya bukukuwan da za ayi na bana.
Da alama mutanen tsohon Gwamnan CBN Godwin Emefiele sun shiga uku. Ba komai ya jawo hakan ba sai binciken da Jim Obazee yake yi a CBN da kuma NIRSAL.
Bola Ahmed Tinubu ya shiga gana wa yanzu haka da shugaban APC nanƙasa, Abdullahi Umar Ganduje da manyan shugabannin hukumomin tsaro na ƙasa a Abuja.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya kara yin sabbin naɗe-naɗe a hukumomin tarayya jim kaɗan bayan korar shugaban hukumar FIRS wanda Buhari ya naɗa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada Delu Bulus Yakubu a matsayin shugabar Hukumar Jin Dadin Al'umma (NSIPA) a yau Alhamis 14 ga watan Satumba a Abuja.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya karɓi bakuncin masu ruwa da tsakin jihar Ribas karkashin jagorancin gwamna Fubara na jam'iyyar PDP a Villa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya bayyana cewa kudin da su ka ware Naira miliyan 854 na auren zaurawa shi zai zama kamar tallafin rage radadi a jihar.
A ranar Alhamis, 14 ga watan Satumba ne Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada minsta Zacch Adedeji a matsayin mukaddashin shugaban hukumar FIRS.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada mai ba shi shawara na musamman kan harkokin kudaden shiga, Zacch Adelabu Adelabu, a matsayin mukaddashin shugaban FIRS.
Bola Tinubu
Samu kari